2 Samuel 22:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga Allah dai, hanyarsa cikakkiya ce; maganar Ubangiji babu kuskure. Shi garkuwa ce ga waɗanda suka nemi mafaka a gare shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«غَا اللَّهْ ، حَنْيَرْسَ ثِكَكِّيَثٜىٰ ڨُورَيْ! مَغَنَرْ يَهْوٜىٰهْ ثِكَكِّيَثٜىٰ! غَرْكُوَنٜىٰ شِ غَ دُكَنْ مَاسُ نٜىٰمَنْ وُرِنْ ٻُيَ أَوُرِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Allahn nan cikakke ne ƙwarai, Maganarsa tabbatacciya ce! Kamar garkuwa yake Ga dukan masu neman kiyayewarsa.