2 Samuel 23:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
amma ya yi tsayi daka, ya bugi Filistiyawa sai da hannunsa ya gaji har ya liƙe wa māshinsa. Ubangiji kuwa ya sa aka yi babban nasara a ranar. Sauran sojoji suka komo wurin Eleyazar, don kawai su washe ganima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شِيكُوَ يَڟَيَ يَيِ تَيَاڧِ دَ ڢِلِسْتِيَاوَا حَرْ حَنُّنْسَ يَغَجِ يَكُمَ مَنّٜىٰوَ تَكُواْبِنْ؞ يَهْوٜىٰهْ كُوَ يَبَادَ بَبَّرْ نَصَرَا أَ رَانَرْ نَنْ؞ سُواْجُواْجِنْ دَ سُكَ غُدُ سُنْ كُواْمَ وُرِنْ يَاڧِنْ دُواْمِنْ كَوَيْ سُݣُوشِ كَايَنْ وَطَنْدَ عَكَ كَشٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
shi kuwa ya tsaya, ya yi ta yaƙi da Filistiyawa, har hannunsa ya ƙage, har bai iya ɓanɓaruwa daga takobinsa ba. Ubangiji ya ba da babbar nasara a wannan rana. Bayan an gama sai Isra'ilawa suka koma wurin Ele'azara don su kwashi ganima kawai.