2 Samuel 23:12 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Shamma ya yi tsayi daka a tsakiyar gonar. Ya kฤre ta, ya kuma bugi Filistiyawa, Ubangiji kuwa ya sa aka yi babban nasara.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ุนูŽู…ู‘ูŽุง ุดูŽู…ู‘ูŽ ูŠูŽฺŸูŽูŠูŽ ุงู”ูŽฺŸูŽูƒููŠูŽุฑู’ ุบููˆุงู’ู†ูŽุฑู’ ูŠูŽูƒูŽุงุฑูœู‰ูฐุชูŽุŒ ูŠูŽูƒูŽูƒู‘ูŽุดูœู‰ูฐ ฺขูู„ูุณู’ุชููŠูŽุงูˆูŽู†ู’ุž ูŠูŽู‡ู’ูˆูœู‰ูฐู‡ู’ ูƒููˆูŽ ูŠูŽุจูŽุงุฏูŽ ุจูŽุจู‘ูŽุฑู’ ู†ูŽุตูŽุฑูŽุงุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Shamma ya tsaya a tsakiyar gonar, ya kฤre ta. Ya kuma kashe Filistiyawa. Ubangiji ya ba da babbar nasara.