2 Samuel 3:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Abner ya aiki manzanni a madadinsa wurin Dawuda su ce masa, “Ƙasar ta wane ne? Ka yi yarjejjeniya da ni, zan kuwa taimake ka, in juye dukan Isra’ila zuwa ɓangarenka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَبْنٜىٰرْ يَعَيْكَ دَ یَنْ عَيْكَ ذُوَا وُرِنْ دَاوُدَ سُتَمْبَيٜىٰشِ سُثٜىٰ «غَ وَنٜىٰنٜىٰ ڧَسَرْ تَكٜىٰ؟ كَيِ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ دَنِے، نِے دَ هَنُّونَ ذَنْ تَيْمَكٜىٰكَ إِنْسَا دُكَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُبِيكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Abner ya aiki manzanni zuwa wurin Dawuda a Hebron, ya ce, “Ƙasar ta wane ne? Ka yi mini alkawari, ni kuwa zan goyi bayanka, in sa dukkan Isra'ilawa su bi ka.”