2 Samuel 3:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Dawuda ya aiki manzanni zuwa wurin Ish-Boshet ɗan Shawulu cewa, “Ka ba ni matata Mikal wadda na biya sadakinta da loɓa ɗari na Filistiyawa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً دَاوُدَ يَعَيْكَ دَ یَنْ عَيْكَ ذُوَا وُرِنْ إِشْبُواْشٜىٰتْ طَنْ طَالُوتَ يَثٜىٰ «كَبَانِ مَاتَتَ مِكَلْ، وَدَّ نَبِيَ دُوكِيَرْتَ دَ ڢَتَرْ أَذَّكَرِ طَرِے نَ ڢِلِسْتِيَاوَنْ دَ نَكَشٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Dawuda ya aiki manzanni zuwa wurin Ish-boshet, ɗan Saul, ya ce, “Ka ba ni matata, Mikal, wadda na biya sadakinta da loɓa ɗari ta Filistiyawa.”