2 Samuel 4:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Balle fa, sa’ad da mugayen mutane suka kashe marar laifi a gidansa, a bisa gadonsa, ashe, ba zan nemi jininsa daga hannunku in kawar da ku a duniya ba!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَلّٜىٰ ڢَا كُو دَ كُكٜىٰ مُوغَيٜىٰنْ مُتَنٜىٰ، كُو دَ كُكَكَشٜىٰ مَرَرْ لَيْڢِے أَغَدُوانْسَ ثِكِنْ غِدَنْسَ كُمَ؞ أَيْ! ذَنْ نٜىٰمِ أَلْحَكِنْ جِنِنْسَ عَكَنْكُ، ذَنْ كَوَرْ دَكُو دَغَ دُونِيَا!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Balle fa ku da kuke mugayen mutane, da kuka kashe adali a gadonsa, a cikin gidansa, ba sai in nemi hakkin jininsa a hannunku ba, in kawar da ku daga duniya?”