2 Samuel 4:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sun shiga gidan yayinda yake kwance a gado a ɗakin barcinsa. Bayan sun soke shi sai suka kashe shi, suka kuma datse kansa. Suka ɗauke shi, suka yi tafiya dukan dare suka bi ta Araba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا سَعَدَّ سُكَ شِغَ ثِكِنْ غِدَنْ سُنْ سَامِ إِشْبُواْشٜىٰتْ يَنَ بَرْثِ أَطَاكِنْسَ، سَيْ سُكَ سُواْكٜىٰشِ سُكَ كَشٜىٰشِ؞ سُكَ يَنْكٜىٰ كَنْسَ، سُكَ تَڢِے دَشِ؞ تَهَكَ رٜىٰكَبْ دَ بَعَنَ سُكَ كُٻُثٜىٰ سُكَبِتَ أَرَبَ، وَتُواْ ݣُورِنْ كُواْغِنْ يُواْدَنْ، سُكَيِ تَڢِيَ دُكَنْ دَرٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka shiga gidan, sai suka iske shi yana kwance a ɗakin kwanansa. Suka buge shi, suka kashe shi, suka datse kansa. Suka ɗauki kansa suka bi ta hanyar Araba, suka yi tafiya dare farai.