2 Samuel 6:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da akwatin alkawarin Ubangiji ya shiga Birnin Dawuda, sai Mikal ’yar Shawulu ta leƙa ta taga ta ga Dawuda sarki yana tsalle, yana rawa a gaban Ubangiji, sai ta rena shi a zuciyarta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ عَكَ شِغَرْدَ عَݣُوتِنْ يَهْوٜىٰهْ ثِكِنْ بِرْنِنْ دَاوُدَ، سَيْ مِكَلْ یَرْ طَالُوتَ، تَدُوبَ وَجٜىٰ تَتَغَ تَغَ سَرْكِے دَاوُدَ يَنَ ضَوَ يَنَ ڟَلّٜىٰ دُواْمِنْ يَغِرْمَمَ يَهْوٜىٰهْ ؞ سَيْ تَرٜىٰنَشِ أَ ذُوثِيَارْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da akwatin alkawarin Ubangiji ya shiga Birnin Dawuda, sai Mikal, 'yar Saul, ta leƙa ta taga, ta ga sarki Dawuda yana tsalle, yana rawa a gaban Ubangiji, sai ta raina shi a zuci.