2 Samuel 6:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya rarraba abinci, da ƙosai, dabino, da waina ga kowane mutum a cikin dukan jama’ar Isra’ila, maza da mata. Dukan mutane kuwa suka watse zuwa gidajensu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً يَرَرَّبَ مُسُ عَبِنْثِ دُكَ؞ يَبَا كُواْوَ عَثِكِنْ تَارُوانْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ مَظَا دَ مَاتَا دُنْڧُلٜىٰنْ غُرَاسَ دَ غَسَشّٜىٰنْ نَامَ دَ كُمَ دُنْڧُلٜىٰنْ بُوسَشّٜىٰنْ إِنَبِے؞ سَيْ دُكَنْ مُتَنٜىٰ سُكَ وَڟٜىٰ، كُواْوَ يَتَڢِے غِدَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma rarraba wa dukan taron jama'ar Isra'ila, mata da maza, ƙosai, da nama, da zabibi, sa'an nan dukan mutane suka watse, kowa ya tafi gidansa.