2 Samuel 7:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan kuma tanada wa mutanena Isra’ila wuri, in kuma dasa su yadda za su kasance da gida kansu ba tare da an ƙara damunsu ba. Mugayen mutane ba za su ƙara wahalshe su kamar dā ba,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَا بَا جَمَعَتَ إِسْرَٰٓءِيلَ وُرِے نَكَنْسُ؞ نَا كَڢَسُ، نَا سَا وُرِنْ يَذَمَ نَاسُ؞ بَذَاعَ سَاكٜىٰ دَامُنْسُبَ؞ مُوغَيٜىٰ بَذَاسُ مَاڟَ مُسُ كَمَرْ يَدَّ سُنْ سَابَايِ مُسُ أَدَابَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan nuna wa jama'ata Isra'ila wuri na kansu inda zan kafa su su zauna. Ba wanda zai sāke damunsu. Mugayen mutane kuma ba za su ƙara wahalshe su kamar dā ba, tun lokacin da na naɗa wa jama'ata Isra'ila mahukunta. Zan hutar da kai daga fitinar abokan gābanka duka. Banda wannan kuma ina shaida maka, cewa, zan sa gidanka ya kahu.