2 Samuel 7:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gidanka da kuma masarautarka za su dawwama har abada a gabana; gadon sarautarka kuma zai kahu har abada.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غِدَنْكَ دَ مُلْكِنْكَ ذَاسُ تَبَّتَا أَغَبَنَ حَرْ أَبَدَا، كُجٜىٰرَرْ مُلْكِنْكَ كُمَ ذَاتَكَڢُ حَرْ أَبَدَا؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gidanka kuwa da mulkinka za su dawwama a gabana har abada. Gadon sarautarka kuma zai kahu har abada.’ ”