2 Samuel 7:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Sarki Dawuda ya je ya zauna a gaban Ubangiji ya ce, “Wane ne ni, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ko gidana, har da ka ɗaga mu zuwa wannan matsayi?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سَرْكِے دَاوُدَ يَشِغَ ثِكِنْ تٜىٰنْتِ عِنْدَ عَكَ أَجِيٜىٰ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ نَ يَهْوٜىٰهْ يَذَوْنَ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ يَيِ أَدُّعَ يَثٜىٰ، «وَنٜىٰنٜىٰنِے، يَا عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، كُواْ غِدَانَ حَرْ دَ كَدَغَمُ ذُوَا وَنَّنْ مَڟَيِ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki Dawuda ya tafi ya zauna a gaban Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Allah, ko ni ko iyalina ba mu cancanci dukan abin da ka yi mana ba.