2 Samuel 7:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ya Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, ka bayyana wa bawanka cewa, ‘Zan gina maka gida.’ Saboda haka bawanka ya sami ƙarfin hali yă miƙa maka wannan addu’a.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا كَيْ، يَا يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ، اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ، كَيْنٜىٰ كَبَيَّنَوَ نِے بَاوَنْكَ ثٜىٰوَ ذَاكَسَا غِدَنْ بَاوَنْكَ يَكَڢُ؞ شِيَسَا بَاوَنْكَ يَسَامِ ڧَرْڢِنْ حَلِنْ يِنْ وَنَّنْ أَدُّعَ ذُوَا غَرٜىٰكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama kai, ya Ubangiji Mai Runduna, Allah na Isra'ila, kai ne ka sanar wa ni bawanka, cewa, za ka sa gidana ya kahu, saboda haka ni bawanka na sami ƙarfin halin yin wannan addu'a a gare ka.