2 Samuel 7:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Yanzu, ka gaya wa bawana Dawuda ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, na ɗauko ka daga makiyaya, daga kuma garken tumaki ka zama sarki bisan mutane Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَيْ كَكُمَ ثٜىٰ وَمَيْ حِدِمَتَ دَاوُدَ، ‹إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ مَڢِے غِرْمَ، نَطَوْكٜىٰكَ دَغَ عَيْكِنْ كِيوُاْ تُنْ كَنَ طَنْ يَرُواْ كَنَ كِيوُانْ تُمَكِ؞ نَا سَاكَ كَذَمَ شُوغَبَنْ جَمَعَتَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abin da za ka faɗa wa bawana Dawuda ke nan, in ji Ubangiji Mai Runduna, ‘Na ɗauko ka daga makiyaya inda kake kiwon tumaki domin ka zama sarkin jama'ata Isra'ila.