2 Samuel 8:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ana nan, sai Dawuda ya ci Filistiyawa da yaƙi, ya kawo ƙarshen mulkinsu a ƙasar, ya kuma ƙwace ƙasar Meteg Amma daga hannun Filistiyawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنَانً سَيْ دَاوُدَ يَثِ ڢِلِسْتِيَاوَا دَ يَاڧِ، يَمَيْدَسُو بَايِنْسَ؞ دَاوُدَ كُمَ يَڨُوثٜىٰ بِرْنِنْ مٜىٰتٜىٰغْ أَمَّهْ دَغَ حَنُّنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan haka kuma sai Dawuda ya ci Filistiyawa da yaƙi, ya kawo ƙarshen mulkinsu a ƙasar.