2 Samuel 8:12 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
wato, azurfa da zinariyan mutanen Edom, da na Mowabawa, da na Ammonawa, da na Filistiyawa, da na Amalekawa, da ganimar Hadadezer ษan Rehob, sarkin Zoba.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุงููููุนูู
ูููู ูููู ุณููููููฐ ุนูููฐุฏููุงู
ู ุฏู ู
ููุงูููุจู ุฏู ุงููู
ูููุงูู ุฏู ฺขูููุณูุชูููุงููุง ุฏู ููู
ู ุงููู
ูููููฐููุงููุงุ ููููู
ู ููููฐูปูููฐ ุฏููููู ุงููุจูุจูููููุฏู ฺููจููุซูููฐ ุนูููุงฺงู ุฏูุบู ุญูููููู ููุฏูุฏูููฐุธูููฐุฑู ุทููู ุฑูููฐูููุงุจู ุณูุฑููููู ุฐููุงุจูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
wato azurfa da zinariya na Edomawa, da na Mowabawa, da na Ammonawa, da na Filistiyawa, da na Amalekawa, da ganimar Hadadezer ษan Rehob, Sarkin Zoba.