2 Samuel 8:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda ya yi mulkin dukan ƙasar Isra’ila, yana yin wa dukan jama’arsa shari’ar gaskiya da adalci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ يَيِ مُلْكِ عَكَنْ دُكَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ، يَكُمَيِ شَرِيعَ مَيْ غَسْكِيَ دَ أَدَلْثِے غَ دُكَنْ جَمَعَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dawuda ya mallaki Isra'ila duka. Ya yi wa dukan jama'arsa shari'ar gaskiya da adalci.