2 Thessalonians 1:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zai hukunta waɗanda ba su san Allah ba da kuma waɗanda ba su yi biyayya da bisharar Ubangijinmu Yesu ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَيْ كُوَ حُكُنْتَ وَطَنْدَ سُكَڧِ سَنِنْ اللَّهْ دَ كُمَ وَطَنْدَ سُكَڧِ بِيَيَّ دَ لَابَرِ مَيْ دَاطِے نَ عُبَنْغِجِنْمُ عِيسَىٰ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
yana ta sāka wa waɗanda suke ƙi sanin Allah, da kuma waɗanda suka ƙi bin bisharar Ubangijinmu Yesu.