2 Timothy 2:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
su kuma dawo cikin hankulansu su kuɓuta daga tarkon Iblis, wanda ya sa suka zama kamammu don su aikata nufinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً بَايَنْدَ سُكَ كُواْمَ ثِكِنْ حَنْكَلِنْسُ، سُكُمَ كُٻُتَ دَغَ تَرْكُوانْ شَيْطَنْ، وَنْدَ يَمَيْدَسُو بَايِ دُواْمِنْ سُبِے نُڢِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
su kuɓuce wa tarkon Iblis, su bi nufin Allah, bayan da Iblis ya tsare su.