2 Timothy 3:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Irin su ne suke saɗaɗawa su shiga gidaje suna rinjayar mata marasa ƙarfin hali, waɗanda zunubai suka sha kansu, mugayen sha’awace-sha’awace kuma sun ɗauke hankulansu,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَثِكِنْسُ كُوَ أَݣَويْ وَطَنْدَ سُكَنْ نٜىٰمِ حَنْيَ سُشِغَ ثِكِنْ غِدَاجٜىٰنْ مُتَنٜىٰ سُرِنْجَيِ مَاتَا مَرَسَ وَيُواْ، وَطَنْدَ ذُنُوبِ يَشَا كَنْسُ، كُمَ مُوغَيٜىٰنْ شَعَوَثٜىٰ شَعَوَثٜىٰ إِرِ إِرِ سُنَ مُلْكِ عَكَنْ حَنْكَلِنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A cikinsu kuwa akwai masu saɗaɗawa su shiga gidajen mutane, suna rinjayar mata marasa wayo, waɗanda zunubi ya sha kansu, muguwar sha'awa iri iri kuma ta ɗauke musu hankali,