Acts 1:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka koma Urushalima daga tudun da ake kira Dutsen Zaitun, tafiyar ranar Asabbaci guda daga birnin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَنْذَنِّےنْ سُكَ كُواْمَ عُرُوشَلِيمَ دَغَ تُدُنْ عِتَتُوَنْ ظَيْتُنْ، وَنْدَ يَكٜىٰ كُسَدَ عُرُوشَلِيمَ، مِصَالِنْ تَڢِيَرْ رَانَرْ هُوتُ تَمَكُواْ غُدَا، وَتُواْ وَجٜىٰنْ كِلُواْمِتَ طَيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka koma Urushalima daga dutsen nan da ake kira Dutsen Zaitun, wanda yake kusa da Urushalima, wajen mil ɗaya.