Acts 1:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka yi addu’a suka ce, “Ubangiji, ka san zuciyar kowa. Nuna mana wanne a cikin waɗannan biyu da ka zaɓa
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَلْمَجِرَنْ سُكَيِ أَدُّعَ سُكَثٜىٰ « عُبَنْغِجِ ، كَا سَنْ ذُوثِيَارْ كُواْوَ؞ بَرِ كَنُونَ مَنَ وَنْدَ كَذَاٻَا عَثِكِنْ وَطَنَّنْ مُتُمْ بِيُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka yi addu'a, suka ce, “Ya Ubangiji, masanin zuciyar kowa, a cikin waɗannan mutum biyu ka nuna wanda ka zaɓa,