Acts 1:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka, sa’ad da suka taru, sai suka tambaye shi, “Ubangiji, a wannan lokaci za ka mayar da mulki ga Isra’ila?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ مَنْذَنِّےنْ سُكَ تَارُ، سَيْ سُكَ تَمْبَيِ عِيسَىٰ سُكَثٜىٰ « عُبَنْغِجِ ، يَنْذُ نٜىٰ ذَاكَ مَيَرْ وَ إِسْرَٰٓءِيلَ مُلْكِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka da suka taru, suka tambaye shi suka ce, “Ya Ubangiji, yanzu ne za ka sāke kafa wa Isra'ila mulki?”