Acts 10:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Muryar ta yi magana da shi sau na biyu ta ce, “Kada ka ce da abin da Allah ya tsarkake marar tsarki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَسَاكٜىٰ جِنْ مُرْيَ، سَوْ نَبِيُ، تَثٜىٰ «أَبِنْ دَ اللَّهْ يَڟَبْتَثٜىٰ، كَدَ كَثٜىٰ دَشِ مَيْ ڧَظَنْتَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya sāke jin murya, ji na biyu, ta ce, “Abin da Allah ya tsarkake, kada ka ce da shi marar tsarki.”