Acts 10:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Korneliyus kuwa ya zura masa ido a tsorace ya ce, “Mene ne, ya Ubangiji?” Mala’ikan ya ce, “Addu’o’inka da kyautanka ga matalauta sun kai har sama, hadayar tunawa ce a gaban Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شِے كُوَ يَظُبَ مَسَ عِدُواْ ثِكِنْ ڟُواْرُواْ يَثٜىٰ « عُبَنْ‌غِجِ ، مٜىٰنٜىٰنٜىٰ؟» مَلاَىِٕكَنْ كُمَ يَثٜىٰ مَسَ «أَدُّعَرْكَ دَ سَدَكَرْدَ كَكٜىٰيِ سُنْ كَيْ حَرْ غَبَنْ اللَّهْ ، أَبُبُوَنْ تُنَاوَا نٜىٰ كُمَ أَغَرٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kuwa ya zura masa ido a tsorace, ya ce, “Ya Ubangiji, mene ne?” Mala'ikan kuma ya ce masa, “Addu'arka da sadakarka sun kai har a gaban Allah, abubuwan tunawa ne kuma a gare shi.