Acts 11:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Manzanni da ’yan’uwa ko’ina a Yahudiya suka ji cewa Al’ummai ma sun karɓi maganar Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَنْذَنِّے دَ سَوْرَنْ یَنْعُوَنْ دَسُكٜىٰ عَكُواْعِنَ عَيَنْكِنْ يَهُودِيَ سُكَجِ ثٜىٰوَ وَطَنْدَ بَا يَهُودَاوَا بَ مَا سُنْكَرْٻِ كَلْمَرْ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, manzanni da 'yan'uwan da suke a ƙasar Yahudiya suka ji, cewa al'ummai ma sun yi na'am da Maganar Allah.