Acts 11:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka sa’ad da Bitrus ya haura zuwa Urushalima, masu bin da suke da kaciya suka zarge shi
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ بِتْرُسْ يَجٜىٰ عُرُوشَلِيمَ، وَطَنْسُ مَنْيَنْ يَهُودَاوَا مَاسُبِے، وَطَنْدَ سُكَ ڟَيَ عَكَنْ أَلْعَادَرْسُ تَكَاثِيَ، سُكَيِ مَسَ ڢَطَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Bitrus ya zo Urushalima, 'yan ɗariƙar masu kaciyar nan suka yi masa sūka,