Acts 12:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bitrus ya yi musu alama da hannunsa su yi shiru sai ya bayyana yadda Ubangiji ya fitar da shi daga kurkuku. Ya ce, “Ku gaya wa Yaƙub da kuma ’yan’uwa game da wannan,” sa’an nan ya tashi ya tafi wani wuri.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شِے كُوَ يَيِ مُسُ عَلَمَ دَ حَنُّ سُيِ شِضُ، سَعَنً يَبَيَّنَ مُسُ يَدَّ عُبَنْغِجِ يَڢِتُواْ دَشِ دَغَ كُرْكُكُ؞ يَكُمَثٜىٰ «كُڢَطَا وَ يَعْڧُوبَ دَ سَوْرَنْ یَنْعُوَ وَنَّنْ أَبُ؞» سَعَنً يَتَاشِ يَتَڢِے وَنِ وُرِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kuwa ya ɗaga musu hannu su yi shiru, ya kuma bayyana musu yadda Ubangiji ya fito da shi daga kurkuku. Ya kuma ce, “Ku faɗa wa Yakubu da 'yan'uwa waɗannan abubuwa.” Sa'an nan ya tashi ya tafi wani wuri.