Acts 13:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yana miƙewa tsaye, sai Bulus ya yi musu alama da hannu ya ce, “Mutanen Isra’ila da kuma ku Al’ummai da kuke wa Allah sujada, ku saurare ni!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بُلُسْ يَمِيڧٜىٰ ڟَيٜىٰ، يَطَغَ حَنُّ عَيِ شِضُ، يَثٜىٰ «كُو یَنْعُوَنَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا دَ سَوْرَنْ مَاسُ ڟُواْرُوانْ اللَّهْ ، كُسَوْرَرَ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Bulus ya miƙe, ya ɗaga hannu a yi shiru, ya ce, “Ya ku 'yan'uwa Isra'ilawa, da sauran masu tsoron Allah, ku saurara!