Acts 13:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Allahn mutanen Isra’ila ya zaɓi kakanninmu; ya kuma sa mutanen suka yi bunkasa yayinda suke zama a ƙasar Masar, da iko mai girma ya fitar da su daga ƙasar,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
اللَّهْ نَجَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ يَذَاٻِ كَاكَنِّنْمُ، يَمَيْدَ جَمَعَرْ نَنْ أَلْعُمَّ مَيْغِرْمَ أَ لُواْكَثِنْ دَسُكٜىٰ عَڧَسَرْ مَصَرْ، يَكُمَ ڢِتُواْ دَسُو دَغَ ڧَسَرْدَ إِيكُوانْسَ مَيْغِرْمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Allahn jama'ar nan Isra'ila ya zaɓi kakanninmu, ya ɗaukaka jama'ar sa'ad da suke baƙunci a ƙasar Masar, da maɗaukakin iko kuma ya fito da su daga cikinta.