Acts 13:27 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen Urushalima da masu mulkinsu ba su gane da Yesu ba, duk da haka cikin hukunta shi suka cika kalmomin annabawan da ake karantawa kowane Asabbaci.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุบูู
ูุง ู
ูุงุณู ุฐูู
ู ุงูู ุนูุฑููุดููููู
ู ุฏู ุดููุบูุจููููููุณู ุจูุณู ุบูุงููููฐ ุดููููููฐ ู
ููู ุซูููฐุชููุงูู ุจูุ ุจูุณู ููู
ู ุบูุงููููฐ ู
ูุบูููุฑู ุงูููููุจูุงูููู ุฏู ุนูููููฐ ููุฑูููุชูุงููุง ุนููููุงูููุซูููฐ ุฑูุงููุฑู ูููุชู ุชูู
ููููุงูุจูุ ุนูู
ููุง ุณูููุซููู ููููููู ู
ูุบูููุฑู ุงูููููุจูุงููุง ููุงูููู ุฏู ุณููู ุญูููููุชู ุนููุณูููฐ ุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga shi, mazaunan Urushalima da shugabanninsu ba su gane shi ba, sa'an nan kuma ba su fahimci maganar annabawa da ake karantawa kowace Asabar ba, har suka cika maganar nan ta annabawa, yayin da suka hukunta shi.