Acts 13:34 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gaskiyar cewa Allah ya tā da shi daga matattu, a kan ba zai taɓa ruɓewa ba, an faɗe shi a cikin waɗannan kalmomi. “ ‘Zan ba ku tsarki da kuma tabbatattun albarkun da na yi wa Dawuda alkawari.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«اللَّهْ يَتَادَ عِيسَىٰ دَغَ مَتَتُّو عَكَنْ ثٜىٰوَ عِيسَىٰ بَذَيْسَاكٜىٰ مُتُوَبَ بَلّٜىٰ يَضُٻَ؞ حَڧِيڧَ، اللَّهْ يَثِكَ وَنَّنْ كَلْمَ غَمٜىٰدَ تَاشِنْسَ ثٜىٰوَ « ‹ذَنْبَاكَ أَلْبَرْكُنَّنْ مَاسُ ڟَرْكِے كُمَ تَبَّتَاتُّ وَطَنْدَ نَيِ وَ دَاوُدَ أَلْڧَوَرِ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Game da ta da shi daga matattu da Allah ya yi, a kan cewa ba zai sāke komawa cikin halin ruɓa ba kuwa, ga abin da ya ce, ‘Zan yi muku tsattsarkar albarkar nan da na tabbatar wa Dawuda.’