Acts 13:36 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Gama sa’ad da Dawuda ya gama hidimar nufin Allah a zamaninsa, sai ya yi barci; aka binne shi tare da kakanninsa jikinsa kuwa ya ruɓe.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«بَايَنْدَ دَاوُدَ يَثِكَ عَيْكِنْ دَ اللَّهْ يَبَا شِ أَ زَامَانِنْسَ، سَيْ يَيِ بَرْثِ، عَكَ كُوَ بِنّٜىٰشِ تَرٜىٰدَ كَاكَنِّنْسَ، جِكِنْسَ كُمَ يَرُٻٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dawuda kam, bayan da ya bauta wa mutanen zamaninsa bisa ga nufin Allah, ya yi barci, aka binne shi tare da kakanninsa, ya kuwa ruɓe.