Acts 14:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen birnin suka rarrabu, waɗansu suka goyi bayan Yahudawa, waɗansu kuma suka goyi bayan manzannin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُتَنٜىٰنْ غَرِنْ سُكَ رَبُ كَشِ بِيُ، وَطَنْسُ سُنَ غُواْيُوانْ بَايَنْ يَهُودَاوَا، وَطَنْسُ كُمَ سُنَ غُواْيُوانْ بَايَنْ مَنْذَنِّےنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma mutanen birni suka rarrabu, waɗansu suka koma bayan Yahudawa, waɗansu kuma bayan manzannin.