Acts 15:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗansu mutane suka gangara daga Yahudiya zuwa Antiyok suna kuma koya wa ’yan’uwa cewa, “Sai ko an yi muku kaciya bisa ga al’ada da Musa ya koyar, in ba haka ba, ba za ku sami ceto ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ كُمَ وَطَنْسُ مُتَنٜىٰ سُكَذُواْ أَنْتَكِيَ دَغَ يَنْكِنْ يَهُودِيَ سُنَ كُواْيَ وَ یَنْعُوَ مَاسُبِے، سُنَ ثٜىٰوَ «عِدَنْ بَ أَنْيِ مُكُ كَاثِيَ كَمَرْ يَدَّ أَلْعَادَرْ مُوسَٰى تَكٜىٰ بَ، بَذَاكُ عِيَ سَامُنْ ثٜىٰتُواْبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai kuma waɗansu mutane suka zo daga Yahudiya suna koya wa 'yan'uwa, suna cewa, “In ba an yi muku kaciya kamar yadda al'adar Musa take ba, ba dama ku sami ceto.”