Acts 15:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
don ragowar mutane su nemi Ubangiji, kuma duk Al’umman da suke kira bisa sunana, in ji Ubangiji, wanda yake yin waɗannan abubuwa’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تَهَكَ ضَغُواْوَرْ مُتَنٜىٰ ذَاسُ نٜىٰمٜىٰنِ، نِے عُبَنْ‌غِجِ ، وَطَنْدَ بَا يَهُودَاوَا بَ دَ نَذَاٻَا سُذَمَ نَوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin sauran mutane su nemi Ubangiji, Wato al'umman da suke nawa.’