Acts 15:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mun ji cewa, waɗansu da sun fita daga cikinmu ba tare da izininmu ba suka kuma dame ku, suna tā da hankalinku ta wurin abin da suka ce.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مُنْ سَامِ لَابَرِ ثٜىٰوَ وَطَنْسُ دَغَ ثِكِنْمُ سُنْ تَيَرْ مُكُ دَ حَنْكَلِ دَ مَغَنْغَنُنْسُ، سُنَ رِكِتَرْ دَكُو، كُواْدَيَكٜىٰ بَمُبَاسُ عُمَرْنِ سُيِ حَكَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Tun da muka sami labari, cewa waɗansu daga cikinmu sun ta da hankalinku da maganganu, suna ruɗa ku, ko da yake ba mu umarce su da haka ba,