Acts 15:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Aka sallami mutanen sai suka gangara zuwa Antiyok, inda suka tara ikkilisiya wuri ɗaya suka ba da wasiƙar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عَكَ عَيْكٜىٰسُ، سُكَ تَڢِے أَنْتَكِيَ؞ دَ سُكَ تَارَ جَمَعَرْ مَاسُبِے، سَيْ سُكَ بَادَ وَسِيڧَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Su kuma da aka sallame su, suka tafi Antakiya, da suka tara jama'ar, suka ba da wasiƙar.