Acts 15:35 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan ’yan kwanaki sai Bulus ya ce wa Barnabas, “Mu koma mu ziyarci ’yan’uwa a duk garuruwan da muka yi wa’azin bisharar Ubangiji mu ga yadda suke.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بُلُسْ دَ بَرْنَبَ كُوَ سُكَيِ یَنْ ݣُونَكِے أَعَنْتَكِيَ؞ سُو دَ وَطَنْسُ مُتَنٜىٰ دَيَوَ سُنَ كُواْيَرْوَا سُنَ كُمَيِنْ شٜىٰلَرْ كَلْمَرْ عُبَنْ‌غِجِ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bulus da Barnaba kuwa suka dakata a Antakiya, suna koyarwa suna kuma yin bisharar Maganar Ubangiji, tare da waɗansu ma da yawa.