Acts 15:36 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Barnabas ya so Yohanna, wanda ake kira Markus ya tafi tare da su,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْ یَنْ ݣُونَكِے، بُلُسْ يَثٜىٰ وَ بَرْنَبَ «ذُواْ مُكُواْمَ دُكْ غَرُضُوً دَ مُكَيِ شٜىٰلَرْ كَلْمَرْ عُبَنْ‌غِجِ أَدَا، مُظِيَرْثِ یَنْعُوَ، مُغَ يَدَّ سُكٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
An jima, Bulus ya ce wa Barnaba, “Bari yanzu mu koma mu dubo 'yan'uwa a kowane gari da muka sanar da Maganar Ubangiji, mu ga yadda suke.”