Acts 15:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da suka isa Urushalima, sai ikkilisiya da manzanni da kuma dattawa suka marabce su, sai suka ba su rahoton dukan abin da Allah ya aikata ta wurinsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ سُكَ إِسَ عُرُوشَلِيمَ، دُكَنْ جَمَعَرْ مَاسُبِے دَ مَنْذَنِّے دَ دَتَّاوَنْ جَمَعَرْ مَاسُبِے سُكَيِ مُسُ مَرَبَ؞ سَيْ بُلُسْ دَ بَرْنَبَ كُمَ سُكَ بَادَ رَهُواْتُوانْ دُكْ أَبِنْدَ اللَّهْ يَيِ تَوُرِنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka isa Urushalima, Ikkilisiya, da manzanni, da dattawan Ikkilisiya suka yi musu maraba, su kuma suka gaggaya musu dukan abin da Allah ya yi ta wurinsu.