Acts 15:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Allah, wanda ya san zuciya, ya nuna cewa ya karɓe su ta wurin ba su Ruhu Mai Tsarki, kamar yadda ya ba mu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
اللَّهْ كُوَ وَنْدَ يَسَنْ ذُوثِيَارْ كُواْوَ، يَنُونَ ثٜىٰوَ يَكَرْٻٜىٰسُ دَ يَبَاسُ رُوحُ مَيْ ڟَرْكِے ، كَمَرْ يَدَّ يَبَامُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Allah kuwa, masanin zuciyar kowa, ya yi musu shaida da ya ba su Ruhu Mai Tsarki, kamar yadda ya ba mu.