Acts 16:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da aka yi mata baftisma tare da iyalin gidanta, sai ta gayyace mu zuwa gidanta. Ta ce, “In kun amince ni mai bi ce cikin Ubangiji, sai ku zo ku sauka a gidana.” Sai ta kuwa rinjaye mu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عَكَيِ مَتَ بَڢْتِسْمَ تَرٜىٰدَ مُتَنٜىٰنْ غِدَنْتَ، سَيْ تَاضُواْڧٜىٰمُ تَثٜىٰ «عِدَنْ كُنْ يَرْدَ نِے مَيْ بَادَ غَسْكِيَ غَ عُبَنْغِجِ ثٜىٰ، تُواْ، سَيْ كُذُواْ غِدَانَ كُسَوْكَ؞» تَا لَلَّشٜىٰمُ، سَيْ مُكَ يَرْدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da aka yi mata baftisma tare da jama'ar gidanta, ta roƙe mu ta ce, “Da yake kun amince ni mai ba da gaskiya ga Ubangiji ce, to, sai ku zo gidana ku sauka.” Sai ta rinjaye mu.