Acts 16:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wannan yarinya kuwa ta bi Bulus da kuma sauranmu, tana ihu tana cewa, “Waɗannan mutane bayin Allah Mafi Ɗaukaka ne, suna sanar da ku hanyar ceto.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ تَدِنْغَ بِنْمُ، مُو دَ بُلُسْ، تَنَ إِيهُ تَنَثٜىٰوَ «مُتَنٜىٰنَّنْ بَايِنْ اللَّهْ مَڢِے طَوْكَكَ نٜىٰ، سُنَ سَنَرْدَكُو حَنْيَرْ ثٜىٰتُواْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ta riƙa binmu, mu da Bulus, tana ihu tana cewa, “Mutanen nan fa bayin Allah Maɗaukaki ne, suna kuwa sanar da ku hanyar ceto!”