Acts 16:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mai gadin kurkukun ya farka daga barci, sa’ad da ya ga ƙofofin kurkukun a buɗe, sai ya zāre takobinsa yana shirin kashe kansa domin ya ɗauka ’yan kurkukun sun gudu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ مَيْغَادِنْ یَنْ كُرْكُكُنْ يَتَاشِ دَغَ بَرْثِ يَغَ ڧُواْڢُواْڢِنْ كُرْكُكُنْ عَبُوطٜىٰ، سَيْ يَظَرُواْ تَكُواْبِنْسَ، يَنَ شِرِ يَكَشٜىٰ كَنْسَ، دُواْمِنْ يَنَ ڟَمَّنِ یَنْ كُرْكُكُنْ سُنْ غُدُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da yāri ya farka daga barci ya ga ƙofofin kurkuku a buɗe, ya zaro takobinsa, yana shirin kashe kansa, cewa yake 'yan sarƙa sun gudu.