Acts 16:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan suka yi masa maganar Ubangiji shi da kuma dukan sauran da suke a gidansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً سُكَ غَيَ مَسَ كَلْمَرْ عُبَنْغِجِ ، شِے دَ مُتَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ غِدَنْسَ دُكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan suka gaya masa Maganar Ubangiji, shi da iyalinsa duka.