Acts 16:34 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mai gadin kurkukun ya kawo su cikin gidansa ya ba su abinci; ya kuwa cika da murna don yă gaskata da Allah, shi da dukan iyalinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً يَشِغُواْ دَسُو ثِكِنْ غِدَنْسَ، يَكَٰوُاْ مُسُ عَبِنْثِ؞ شِے دَ عِيَلِنْسَ دُكَ سُكَ ثِكَ دَ ڢَضٍ ثِكِ دُوانْ دُكَنْسُ سُنْبَادَ غَسْكِيَ غَ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ya kawo su gidansa, ya kawo musu abinci, ya yi ta farin ciki matuƙa, domin shi da iyalinsa duka sun gaskata da Allah.