Acts 16:36 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mai gadin kurkukun ya gaya wa Bulus cewa, “Alƙalai sun ba da umarni a sake ku kai da Sila. Yanzu sai ku tafi. Ku sauka lafiya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَيْغَادِنْ یَنْ كُرْكُكُنْ يَكَٰوُاْ وَ بُلُسْ سَڧُوانْ يَثٜىٰ «أَلْڧَلَيْ سُنْ عَيْكُواْ أَسَكٜىٰكُ؞ دُواْمِنْ حَكَ يَنْذُ سَيْ كُڢِتُواْ كُتَڢِے لَاڢِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yari kuwa ya shaida wa Bulus maganar, ya ce, “Alƙalai sun aiko a sake ku, saboda haka yanzu sai ku fito, ku tafi lafiya.”