Acts 16:39 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka zo don su roƙe su, suka yi musu rakiya daga kurkukun, suna roƙonsu su bar birnin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً سُكَذُواْ سُكَ ضُواْڧِ غَاڢَرَ أَوُرِنْ بُلُسْ دَ سِيلَ؞ بَايَنْ حَكَ سَيْ سُكَ ڢِتَرْ دَسُو سُكَ ضُواْڧٜىٰسُ سُبَرْ غَرِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan suka zo suka tubar musu, bayan kuma sun fito da su, suka roƙe su su bar garin.