Acts 16:40 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan Bulus da Sila suka fita daga kurkukun, sai suka tafi gidan Lidiya, inda suka sadu da ’yan’uwa suka kuma ƙarfafa su. Sa’an nan suka tafi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْدَ بُلُسْ دَ سِيلَ سُكَ ڢِتُواْ دَغَ كُرْكُكُنْ، سَيْ سُكَ تَڢِے وُرِنْ لِدِيَ؞ بَايَنْدَ سُكَغَ مَاسُبِے، سُكَ كُمَ ڧَرْڢَڢَ مُسُ ذُوثِيَا، سَيْ سُكَ تَڢِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, da suka fita daga kurkukun, suka tafi wurin Lidiya. Bayan sun ga 'yan'uwa, suka kuma ƙarfafa musu zuciya, suka tashi.